ABNA Hausa
  • Dukkan labarai
  • Labaran Duniya
    • Yammacin Asiya
    • Asiya Ta Tsakiya
    • Gabashin Asiya
    • Turai
    • Amurka
    • Afirka
  • Tekuna
  • Labaran Cikin Gida
  • Iran
  • Shafuka Mabanbanta
    • Hotuna
    • Bidiyoyi
    • Labarai Kaitsaye
    • Kartun
    • Labarai Maraji’ai
  • Labaran Majalisar Ahlul Bayt As
  • Abubuwa Daban-Daban
    • Taruka Da Sanarwowi
    • Fasahohi
العربية English فارسی Türkçe اردو Español bahasa Indonesia हिन्दी français 汉语 русский Deutsch Melayu Hausa বাংলা Азәрбајҹан Азәрбајҹан әлифбасы Kiswahili မြန်မာဘာသာ bosanski português سورانی 日本語 Kurmancî Pilipinas Тоҷик italiano 한국어
×
filterToday News
  • Gudanar Da Darussan Halayya Ga Ɗaliban Shi'a A Husainiyar Rasulul Akram A Najeriya + Hotuna

    Gudanar Da Darussan Halayya Ga Ɗaliban Shi'a A Husainiyar Rasulul Akram A Najeriya + Hotuna

    Sheikh Ismail Yushua yana gudanar da darussa na ɗabi'ar kyawawan halaye da ilimin Musulunci ga ɗaliban Shi'a kowace Juma'a a Husainiyar Rasulul Akram da ke Jihar Kaduna, Najeriya, kuma yana koyar da ƙa'idodin tausayawa, ɗabi'ar halaye, da rayuwa bisa ga koyi da rayuwar Annabi (SAW).

    2025-11-02 15:32
  • Rahoto Cikin Hotuna | Makokin Shahadar Sayyidah Fatimah Zahra (As) A Gundumar Wasit, Iraki

    Rahoto Cikin Hotuna | Makokin Shahadar Sayyidah Fatimah Zahra (As) A Gundumar Wasit, Iraki

    Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: Mutanen Gundumar Wasit sun yi taron makokin karo na 18 don tunawa da shahadar Sayyidah Fatimah Zahra, Shugabar matayen duniya da lahira.

    2025-11-02 15:23
  • Kasar Sin Ta Gabatar Da Shawarar Kafa "Kungiyar AI Ta Duniya"

    Kasar Sin Ta Gabatar Da Shawarar Kafa "Kungiyar AI Ta Duniya"

    A lokacin taron hadin gwiwar tattalin arziki na Asiya da Pacific (APEC), shugaban kasar Sin Xi Jinping ya sanar da shirin Beijing na kafa "Kungiyar AI ta Duniya."

    2025-11-02 09:20
  • Sudan: Hare-Haren Rundunar RSF Na Kara Tsamari Da Fadadawa A Kudancin Kordofan

    Sudan: Hare-Haren Rundunar RSF Na Kara Tsamari Da Fadadawa A Kudancin Kordofan

    Cibiyar Likitocin Sudan ta sanar da cewa akalla mutane 12 ne suka mutu, wasu da dama kuma suka jikkata a hare-haren da Rundunar Sojin Sama ta Kaiwa Sansanonin 'Yan Gudun Hijira ta kai kwanan nan a Kudancin Kordofan.

    2025-11-02 09:12
Muryar 'yan shi'a marasa kafar yada labarai
Desktop version Mobile version

Ya halatta anfani da batutuwan kamfanin ba tare da ambaton madogara ba.

Nastooh Saba Newsroom